Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Wata Hajiya Daga Jahar Gombe Ta Gamu Da Ajalin Ta


Wata 'yar jahar Gombe ta rasu a aikin Hajji
Wata 'yar jahar Gombe ta rasu a aikin Hajji

Aishatu Tukur daga karamar hukumar Balanga, jahar Gombe ta rasu a Makka garin gudun ceton rai

Allah Ya yiwa wata hajiya daga jahar Gombe rasuwa a Makka. Amirul hajjin jahar Gombe, kuma kakakin majalisar dokokin jahar Inuwa Garba ya yi cikakken bayani ga wakiliyar Sashen Hausa Saadatu Mohamed Fawu, amma kafin nan, Saadatu ta yi tattaki har masaukin mata alhazan jahar Gomben inda ta fara tattaunawa da wata shaidar gani da ido, wadda ta soma da bayyana sunan ta kamar haka:

Wata 'yar jahar Gombe ta rasu a Makka - 2:35
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:35 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG