Wata Hajiya Daga Jahar Gombe Ta Gamu Da Ajalin Ta

Aishatu Tukur daga karamar hukumar Balanga, jahar Gombe ta rasu a Makka garin gudun ceton rai
WASHINGTON, DC —
Allah Ya yiwa wata hajiya daga jahar Gombe rasuwa a Makka. Amirul hajjin jahar Gombe, kuma kakakin majalisar dokokin jahar Inuwa Garba ya yi cikakken bayani ga wakiliyar Sashen Hausa Saadatu Mohamed Fawu, amma kafin nan, Saadatu ta yi tattaki har masaukin mata alhazan jahar Gomben inda ta fara tattaunawa da wata shaidar gani da ido, wadda ta soma da bayyana sunan ta kamar haka:
Za ku iya son wannan ma
-
Janairu 29, 2023
CBN Ya Kara Kwana 10 Kan Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Kudi
-
Janairu 27, 2023
Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja Ya Kauce Hanya
-
Janairu 27, 2023
Za Mu Daukaka Kara – Adeleke