Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘Yan bindiga Na Ci Gaba Da Yankawa Wasu Kauyukan Zamfara Harajin Miliyoyin Nairori 


'Yan bindiga
'Yan bindiga

Da aka tuntubi rundunar ‘Yan-sandan jihar Zamfara akan wannan batu, Kakakinta DSP Shehu Muhammad ya ce zai bincika. 

Ana ci gaba da samun tabarbarewar tsaro a Arewancin Najeriya inda abubuwa ke kara fitowa fili cewa, ‘yan bindiga-dadi ke gudanar da ikon wasu yankunan karkara da ke jihohin Arewa maso Yammacin kasar.

‘Yan bindiga Na Ci Gaba Da Yankawa Wasu Kauyukan Zamfara Harajin Miliyoyin Nairori  - 3'01
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:01 0:00
XS
SM
MD
LG