Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'YAN KASA DA HUKUMA: Yadda Takunkumin ECOWAS Ya Haddasa Karanci Da Tsadar Kayan Abinci A Nijar


Mahmud Ibrahim Kwari
Mahmud Ibrahim Kwari

Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon, zai haska fitila ne a kan korafin da talakawa a Jamhuriyar Nijar ke yi saboda karanci da tsadar kayan abinci sakamakon takunkumi kungiyar ECOWAS da ke ci gaba da mummunan tasiri a kan rayuwar ‘yan kasar.

Saurari sauti:

YAN KASA DA HUKUMA: Yadda Takunkumin ECOWAS Ya Haddasa Karanci Da Tsadar Kayan Abinci A Nijar .mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:06 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG