Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Shin Kamaru Na More Romon Dimokradiya? Oktoba 15, 2024


Medina Dauda
Medina Dauda

ZAUREN VOA: A shirin Zauren VOA na wannan makon har yanzu muna Yaounde babban birnin kasar Kamaru inda ‘yan siyasa da matasa da wasu ma'aikatan gwamnati suka tattauna kan ko kasar ta samu more romon dimokradiya, ko ‘yan adawa suna nuna adawa, ko dai gwamnati tana saye su da mukamai.

Saurari cikakken shirin da Medina Dauda ta gabatar:

ZAUREN VOA: Batun Ko Kamaru Na More Romon Dimokradiya, Oktoba 15, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:14:42 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG