VOA60 AFIRKA: GABON Zaben Shugaban Kasar Gabon ya Haifar da Fushi Akan Hausawa da Musulman Bitnam Masu Karamin Rinjaye

Your browser doesn’t support HTML5

Zaben shugaban kasar Gabon ya haifar da fushi akan Hausawa da Musulman Bitnam masu karamin rinjaye, bayan da masu zanga zanga suka zarge su da marawa shugaba Bongo baya.