VOA60 DUNIYA: CHINA Hadarin Da Ya Faru A Saboda Rashin Kula Ya Kashe Mutane 19, Maris 24, 2016

Your browser doesn’t support HTML5

Hadarin da ya faru a saboda rashin kula na kwarai a wata mahakar kwal dake Arewacin China, ya kashe ma'aikata 19 an kuma ceto mutane 110.