VOA60 DUNIYA: SOUTH SUDAN Dubban Mutane a Sudan Ta Kudu na Fuskantar Matsalar Matsugunni

Your browser doesn’t support HTML5

Dubban mutanen da suka rasa matsugunnansu sanadiyyar fadan a Sudan ta Kudu na fuskantar matsalar samun matsugunni a sansanonin Majalisar Dinkin Duniya lokacin damina.