VOA60 AFIRKA: KENYA Wani da ake Zargi Mai Daukan Mayaka ne na Kungiyar Al-Shabab ya Kashe 'Yan Sanda Hudu

Your browser doesn’t support HTML5

Wani da ake zargi mai daukan mayaka ne na kungiyar al-shabab ya kashe 'yan sanda hudu a wani caji ofis a Kenya, bayan da ya kwace bindigar wani mai gadi.