Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA:NIGERIA Rohoton Hukumar Kula Da ‘Yan Gudun Hijra Ta Majalisar Dinkin Duniya ya Bayyana Cewa Daruruwan Mutane Sun Rasa Rayukansu


VOA60 AFIRKA:NIGERIA Rohoton Hukumar Kula Da ‘Yan Gudun Hijra Ta Majalisar Dinkin Duniya ya Bayyana Cewa Daruruwan Mutane Sun Rasa Rayukansu
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Rohoton hukumar kula da ‘yan gudun hijra ta Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa daruruwan mutane sun rasa rayukansu, dubbai kuma sun gudu daga gidajensu sakamakon tashe-tashen hankula tsakanin makiyaya Musulmai da manoma Kirista.

XS
SM
MD
LG