Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Afirka: A Junhuriyar Afrika ta Tsakiya Mutane 12 Aka Kashe A Gundumar Bangui Mai Rinjayen Musulmai


VOA60 Afirka: A Junhuriyar Afrika ta Tsakiya Mutane 12 Aka Kashe A Gundumar Bangui Mai Rinjayen Musulmai
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Junhuriyar Afrika ta Tsakiya: Mutane goma sha biyu aka kashe a gundumar Bangui mai rinjayen musulmai bayan wani gurneti ya tashi a yayin da ake kwafsawa tsakanin mayakan Musulmi na Seleka da kungiyoyi masu adawa da Balakas da kuma wasu bangarori na al’umma

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG