Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Nazari Kan Cin Zarafin Mata Lokacin Tashin Hankali a Jamhuriya Nijar-Kashi Na Daya-Yuni, 04, 2022


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Kwanan nan hukumar kare hakkin dan adam ta CNDH da kungiyoyin kare hakkin mata a Jamhuriyar Nijer su ka shirya taron mahawara akan matsalar fyaden a yankunan da ke fama da tashe tashen hankula da kuma irin gudunmuwar da mata ke iya bayarwa wajen magance matsalolin tsaro da ke kara assara matsalar fyade. Batun da shirin Domin Iyali zai fara haska filita ke nan yau.

Saurari cikakken shirin:

DOMIN IYALI: Nazari Kan Cin Zarafin Mata Lokacin Tashin Hankali a Jamhuriya Nijar-Kashi Na Daya-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:17 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG