Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ABARI YA HUCE: Labarin Wani Bahadeje Da Ya Je Otel Neman Garabasa, Yuli 15, 2023


Baba Yakubu Makeri da Grace Alheri Abdu
Baba Yakubu Makeri da Grace Alheri Abdu

WASHINGTON, D.C. - Shirin A Bari Ya Huce, ya bada labarin wani Bahadeje da ya je wani otal a Katsina inda aka rubuta duk abin da zaka ci ba kai ne zaka biya ba saboda jikan ka zai biya, da sarkin son banzan ya ji haka sai ya je ya kwashi abinci iri-iri, ya gama zai wuce aka tambaye shi kudi sai ya ce ai jikansa zai biya.

Saurari cikakken shirin da Alheri Grace Abdu da Baba Makeria suka gabatar domin jin yadda ta kaya:

ABARI YA HUCE: Labarin Wani Bahadeje Mai Neman Garabasa A Banza, Yuli 15, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:25:09 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG