Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Bada umurnin Daukar Duk Wani Matakin Wanzar Da Zaman Lafiya A Najeriya


Gawarwakin mutane a zube a Maiduguri a kusa da wata tankar yakin sojoji
Gawarwakin mutane a zube a Maiduguri a kusa da wata tankar yakin sojoji

Shugaba Goodluck Jonathan na Najeriya ya bada umarnin daukar dukan matakan da suka kamata da zasu kaiga samar da zaman lafiya mai dorewa a jihohin Borno da Yobe da kuma Adamawa inda aka kafa dokar-ta-baci.

Shugaba Goodluck Jonathan na Najeriya ya bada umarnin daukar dukan matakan da suka kamata da zasu kaiga samar da zaman lafiya mai dorewa a jihohin Borno da Yobe da kuma Adamawa inda aka kafa dokar-ta-baci.

Shugaban Najeriyan yace duk da yake jami’an sojoji ne zasu kula da harkokin tsaro a jihohin, shugaba Jonathan yace shugabannin siyasa na jihohin zasu ci gaba da rike mukamansu.

Shugaban kasar ya kuma bada umarnin tura karin sojoji a jihar da nufin tabbatar da kiyaye doka da oda.

please wait

No media source currently available

0:00 0:01:45 0:00
Shiga Kai Tsaye
  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG