Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya ziyarci Najeriya, a ziyarar kasashen Afrika uku da ya yi, inda ya tattauna batun kokarin Amurka na taimakawa Najeriya karfafa sha’anin kiwon lafiya da sauran al’amura.
Covid-19: Amurka Za Ta Ba Najeriya Karin Tallafi – Blinken
Labarai masu alaka
Za ku iya son wannan ma
-
Maris 25, 2023
Hanyoyin Magance Kurjin Ido Da Ake Kira Stye
-
Maris 25, 2023
Kalubalen Samar Da Kiwon Lafiya a Nahiyar Afirka