Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Zargin Magidanci Da Bata 'Ya'yansa Kanana-Kashi Na Hudu


Grace Alheri Abdu

Makonni uku da suka shige, shirin Domin Iyali ya fara bin diddigin wani lamarin da ya faru a Layin Mallam Bello dake garin Kaduna inda wata mace ke neman taimakon al'umma da masu hali baiwa musamman kungiyar lauyoyi mata da kungiyoyin kare hakkin kananan yara domin neman hakinta da na.

Shirin Domin Iyali ya zanta da wani malami Sa’id Moh’d Almisiri, babban limamin masallacin Abu ubaida da ke kan titin Nmandi Azikiwe wanda Fatima ta fara bayyanawa abinda ke faruwa.

Ga bayanin da ya yi mana.

Zargin Magidanci Da Bata 'Ya'yansa Kanana-Kashi Na Hudu-11:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:05 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG