Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamna Nasiru El-Rufai na Jihar Kaduna a Najeriya ya nada Magajin Garin Zazzau, Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli a matsayin sarkin na 19 Zazzau


Gwamna Nasiru El-Rufai na Jihar Kaduna a Najeriya ya nada Magajin Garin Zazzau, Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli a matsayin sarkin na 19 Zazzau
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:09 0:00

Gwamna Nasiru El-Rufai na jahar Kaduna ya nada Magajin Garin Zazzau, Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli a matsayin sarkin na 19 Zazzau. An Haifi Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli ne a ranar 8 ga Yuni, 1966 a Zariya, mahaifinsa, Nuhu Bamalli ne ya rike Magajin Garin Zazzau kafin a sauya masa sarautar.

XS
SM
MD
LG