Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hukumar Zaben Nigeria Kan Zaben 2011


Attahiru Jega (file photo)
Attahiru Jega (file photo)

Hukumar zaben Nigeria na duba matsalolin da aka fuskanta a zaben 2011

Hukumar zaben Nigeria tace tana bitar wasu daga cikin matsalolin da aka fuskanta a lokacin zaben da aka yi a shekarar 2011. Daga cikin matsalolin harda wadanda aka fuskanta wajen aiki da na’urorin zabe. Wakiliyar Muryar Amurka (VOA) a Abuja, Medina Dauda ta hada mana rahoto kan lamarin:

Aika Sharhinka

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG