Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Shugaba Trump ya ce zai bar White House idan kuri'un kwaleji suka tabbatar da Joe Biden a matsayin mai nasara, da wasu labara


VOA60 AFIRKA: Shugaba Trump ya ce zai bar White House idan kuri'un kwaleji suka tabbatar da Joe Biden a matsayin mai nasara, da wasu labara
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

VOA60 DUNIYA: A takaitatun labaran duniya na yau Shugaba Donald Trump ya ce zai bar fadar White House idan kuri'un kwaleji da za a tabbatar 14 ga watan Disamba suka tabbatar da Joe Biden a matsayin wanda ya yi nasara, da wasu sauran labarai

XS
SM
MD
LG