WASHINGTON, DC —
Sai yau Lahadi za’a gudanar da zaben Gwamna dana ‘yan majalisu, da aka soke jiya a kananan hukumomin Bama, Gala, Ganzai da Goza, hakan ya biyo bayane sakamakon rashin isar kayan zaben cikin lokaci, da aka dangantashi da sake katin zaben gwamna sakamakon cire jam’iyyar Leba cikin takardun kada kuri’ar.
Ga cikakken rahotan.