Masu Zanga-Zanga Sun Bukaci Gwamnati Dasu Kubuto da 'Yan Matan Chibok, 15 ga Oktoba 2014

Masu Zanga-Zanga sun bukaci Gwamnati dasu kubuto da 'yan matan Chibok da aka sace, 14 ga Oktoba 2014.

Mawakiya, Alicia Key, da masu zanga-zangar neman kubuto da 'yan kubuto da 'yan mata fiye da 200, da 'yan Boko Haram suka sace watani 6, da suka wuce, New York, 14 ga Oktoba 2014.

Masu Zanga-Zanga sun bukaci Gwamnati dasu kubuto da 'yan matan Chibok da aka sace, 14 ga Oktoba 2014.

'Yan sanda da Masu Zanga-Zangar neman Gwamnati ta kubuto da 'yan matan Chibok da aka sace, 14 ga Oktoba 2014.

'Yan sanda a Zanga-Zanga neman Gwanati ta ceto 'yan makarantar da aka sace a Chibok, 14 ga Oktoba 2014.

Masu Zanga-Zanga sun bukaci Gwamnati dasu kubuto da 'yan matan Chibok da aka sace, 14 ga Oktoba 2014.