Yayin da matasa ke dada zaburowa a wasu kasashen Afurka, ake ta muhawara tare da kafa jam’iyyun matasa a Najeriya, an shiga tambayoyi kan rawar da matasa su ka taka a baya a wasu kasashe.
Harin na ranar 3 ga watan Disambar 2023, na daya daga cikin kurakurai mafiya muni a hare-haren da jiragen sojin saman kasar suka kai kan fararen hula da ba su ji ba ba su gani ba.
Su na da alaka da wata kasar kuma? Su na da alaka da wata kabilar kuma?
Domin Kari