A wani al'amarin mai cike da ayar tambaya, wasu jiragen sama masu launin sojin Nijeriya sun rarraba wasu takardu masu dauke da sakonnin nemar gafarar jama'a daga kungiyar Boko haram.
Sakamakon alamar dawowar kwanciyar hankali, sarakunan gargajiya na kiran kowani dan jihar Nasarawa ya koma gidansa, kuma al'ummomi su maido da huldarsu
Jam'iyyar PDP na cigaba da maida martani kan ficewar Obasanjo daga jami'yar a fusace. Tana zargin tsohon shugaban da rashin nuna dattako saboda yaga masu kati da ya sa ayi.
Rikici yayi sanadiyyar kase-kashe a Jahar Filaton Najeria.
Yayin da ake ci gaba da cece kuce kan zaben Najeriya, Majalisar Tarayyar Najeriya tace ba za a sake dage zaben ba.
Mutane wajen 5 zuwa 8 ne ake kyautata zaton sun mutu a wasu tagwayen hare-haren bama-baman da aka kai yau Talata a garin Biu na jihar Borno, baya ga wasu da dama da su ka ji raunuka.
Kwararru sun lura cewa za a kauda yoyon fitsari muddin aka dauki matakin da ya dace ciki har da zuwa asibiti
An bayyana cewa matasa ne sanadin cigaba ko koma bayan duk wata kasa saboda su ne manyan gobe.
Gwamnan Damagaran yace a halin yanzu ba sa bukatar sansanin 'yan gudun hijira a garin saboda 'yan uwan wadanda abin ya ritsa da su sun basu mafaka.
Sojojin Nijeriya sun sake kwato sassa dabam-dabam a jiahr Adamawa daga hannun 'yan Boko Haram. Amma har yanzu wasu na shakkar manufar hukumomin Nijeriya game da zaben da ke tafe.
Takaddamar Gwamna Mu'azu Babangida Aliyu na jihar Naija da Mataimakinsa Alhaji Musa Ebito, wanda ya bar PDP zuwa APC, ta kara tsanani har ta kai ga rashin kasancewar Ebito a taron Majalisar Jihar.
Daruruwan yaran da 'yan Boko Haram su ka yanka iyayensu a gabansu na cikin dimuwa da wasu alamomi na bukatar kulawar kwararru.
Janhuriyar Nijar ta tabbatar da kudurinta na yakar kungiyar Boko Haram a ciki da ma bakotan kasashe - musamman ma Nijeriya.
'Yan Boko Haram sun zafafa kai hare-hare a kasar Kamaru, inda su ka sace matafiya a mota su wajen 20 ciki har da mata a kalla 6.
Bayan dage zaben Nijeriya daga 14 ga watan Fabrairu zuwa 28 ga watan Maris, 'yan Nijeriya sun cigaba da bayyana ra'ayoyinsu
Kananan manoma sun ce muddun aka tallafa masu da kayan noma na zamani, za su habbaka bangaren noma
Domin Kari