Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sabon tashin hankali a tsakanin kasashen Sudan biyu


Sudanese army spokesman Sawarmi Khaled Saad speaks to reporters about the clashes between the Sudanese army and the Sudan People's Liberation Army (SPLA) in Blue Nile.
Sudanese army spokesman Sawarmi Khaled Saad speaks to reporters about the clashes between the Sudanese army and the Sudan People's Liberation Army (SPLA) in Blue Nile.

An gwabza yaki tsakanin sojojin kasar Sudan da na sabuwar kasar Sudan ta jihar Kogin Nilu.

Rundunar sojan Sudan tace ta gwabza da mayakan ‘yantawayen sabuwar kasar nan ta Sudan ta Kudu a wata jihar dake kan iyakokinsu. A ran Jumu’ar nan ne, gwamnatin Sudan ta bada sanarwar cewa ta kaddamarda zaman halin gaggawa a jihar ta Blue Nilu, har ma ta nada kantoman sojan da zai ja ragamar harakoki a yankin. Kowanne daga cikin sassan biyu yana dora laifin barkewar yakin a kan dayan sashen. Yanzu haka rahottani na nuna cewa mutanrn garin al-Damazine sun wuni suna arcewa don tsira da kansu daga wannan tashin hankalin.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG