Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: A Najeriya, kwamitocin bincike da gwamnatoci suka kafa don karban koken jama’a akan ‘yan sanda, suna ci gaba da zama a kasar


TASKAR VOA: A Najeriya, kwamitocin bincike da gwamnatoci suka kafa don karban koken jama’a akan ‘yan sanda, suna ci gaba da zama a kasar
please wait

No media source currently available

0:00 0:28:02 0:00

A cikin shirin Taska na wannan makon, kwamitocin bincike da gwamnatoci suka kafa game da zarge-zargen cin zarafin jama’a da ake yiwa ‘yan sanda a Najeriya, suna ci gaba da karban koken jama’a, da wasu sauran labarai.

XS
SM
MD
LG