Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: A Najeriya jihohi 13 sun kafa komitocin shari'a kan cin zalin jama'a da ake zargin 'yan sanda, da wasu sauran labarai.


VOA60 DUNIYA: A Najeriya jihohi 13 sun kafa komitocin shari'a kan cin zalin jama'a da ake zargin 'yan sanda, da wasu sauran labarai.
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

VOA60 DUNIYA: A cikin takaitattun labaran duniya na yau, hukumomi a Najeriya sun sanar da cewa akalla jihohi 13 sun kafa komitocin shari'a don sauraron korafe-korafe kan cin zalin jama'a da ake zargin 'yan sanda, da wasu sauran labarai.

XS
SM
MD
LG