Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Korafin Manoman Rani Da Damina A Masarautar Katagum, Nuwamba 07, 2023


Mahmud Ibrahim Kwari
Mahmud Ibrahim Kwari

KANO, NIGERIA - A cikin shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon, mun maida hankali ne akan korafin manoman rani da damina a fadamar masarautar Katagum na jihar Bauchi a Arewa maso gabashin Najeriya.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA: Korafin Manoman Rani Da Damina A Masarautar Katagum, Nuwamba 07, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG