Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Batun Taron Jin Ra’ayin ‘Yan Kasa A Nijar, Oktoba 24, 2023


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

KANO, NIGERIA - A cikin shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon muna dauke da tsokacin al’ummar Jamhuriyar Nijar ne game da tsare-tsaren da mahukunta mulkin sojan kasar ke yi na gudanar da taron jin ra’ayin ‘yan kasa.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA: Batun Taron Jin Ra’ayin ‘Yan Kasa A Nijar, Oktoba 24, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:06 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG