Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Kalubalen Tsaftar Muhalli A Gundumomin Accra, Oktoba 17, 2023


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

KANO, NIGERIA - A cikin shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon, mun tabo batun kalubalen tsaftar muhalli ne a daya daga cikin gundumomin Accra, babban birnin kasar Ghana.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA: Kalubalen Tsaftar Muhallai A Gundumomin Accra, Oktoba 17, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:11 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG