Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Tasirin Katse Wutar Lantarki Akan Al’ummar Nijar, Nuwamba 14, 2023


Mahmud Ibrahim Kwari
Mahmud Ibrahim Kwari

KANO, NIGERIA - A cikin shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon mun haska fitila ne akan yadda matakin Najeriya na katse lantarki ga Jamhuriyar Nijar, ke mummunan tasiri ga rayuwar tattalin arziki da sana'o'in al’ummar kasar.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA: Tasirin Katse Wutar Lantarki Akan Al’ummar Nijar, Nuwamba 14, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:08 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG