Abuja —
A cikin shirin na wannan makon mun tabo batun muhimmancin kaucewa yada jita-jita da wasu ke yi don neman ta da fitina tsakanin mabiya addinai a arewacin Najeriya.
Saurari cikakken shirin cikin sauti:
Karyar da a ka yada kwanaki kan wasu kalamai da aka ce daga tsohon sakataren gwamnati Babachir David Lawal ta kawo rudani kafin a gano gaskiyar lamarin.
A cikin shirin na wannan makon mun tabo batun muhimmancin kaucewa yada jita-jita da wasu ke yi don neman ta da fitina tsakanin mabiya addinai a arewacin Najeriya.
Saurari cikakken shirin cikin sauti:
Dubi ra’ayoyi
Ko ka yi rijista da mu? Shiga shafinka
Ba ka yi rijista da mu ba? Yi rijista
Load more comments