Daya daga cikin ministocin Nigeria ya rasa aiki yayinda ake rantsarda sababbi 11
Manyan jami’an jihar Borno sun bayyana jin takaici da martanin da gwamnatin tarayya ta maido wa gwamnan Borno.
Mutane da dama sun rasa rayukkansu a cikin hari na biyu da aka kaiwa garin Konduga dake jihar Borno a Nigeria.
Mutane da dama sun rasa rayukkansu a cikin wani sabon farmaki da wasu mahara da ake jin 'yan Boko Haram ne suka kai a garin Madagali.
Masana sun bada dalilan faduwar takardar Naira ta kudin Nigeria
Wata yarinya da aka sace daga Kano, aka kaita Fatakwal tayi sa’ar dawowa gida lami lafiya
Hadakar jam’iyyun siyasa na son a rosa Hukumar Zabe
Mutanen Junhuriyar Nijer sunce gwamnati na yi musu ijoro gameda kulla sabuwar yarjejeniya da kampanin Areva
Wasu malamai sun janyo hankali ga bukatar gyara fuskar masallatan Nigeria don suyi daidai da sahihiyar Al-Qibla
Bayanda aka rantsar da su, sababbin shugabannin yankunan kananan hukumomin jihar Yobe sunyi alkawarin wa jama’a aiki, Gwamna Geidam kuma na zargin ‘yan adawa da yi wa jihar zagon kasa.
Jihar Yobe tace ta shiryawa zaben yankunan kananan hukumomin ranar Assabar din nan
‘Yan Nigeria sun maida murtani ga amsar da shugaba Jonathan ya maida akan wasikar Obasanjo.
Hukumar EFCC ta kiranyo manyan jagabannin majalisar dokokin Kano
Shugabannin addinai sun kamalla taron karfafa bukatar samarda zaman lafiya a tsakanin al’ummar jihar Plateau ta Nigeria.
Jam’iyyar Lumana Africa ta fice daga cikin gwamnatin gamin-gambiza ta Junhuriyar Nijer, ta kuma umurci duk ministocinta da su ajiye mukamansu
Gwamnan jihar Taraba dake arewa-maso-gabashin Nigeria da ya dade kwance a assibitocin Turai zai koma gida karshen makon nan
Tarzomar da ta kaure tsakanin magoya bayan hamabararren shugaban kasa Mohammad Morsi da ma’aikatan tsaro ta janyo rabuwar kawunan mutanen Misra.
Muhammad Marwana yace shine sabon shugaban kungiyar Jama’atul Ahalus-Sunnah Lidda’awati wal-Jihad wacce aka fi sani da sunan kungiyar Boko Haram
Al’ummar Nigeria, musamman na jihar Borno da birnin Maiduguri, na ci gaba da bayyana jin takaici da awon gaba da aka yi da dattijo Dr. Shettima Ali Munguno bayan gama sallar jumu’a.
Domin Kari